Labarai

Labarai

Lokacin mara wa Tinubu baya ya yi — Ilyasu Kwankwaso

Musa Ilyasu Kwankwaso ya bayyana hanyoyin da za a bi domin Arewa ta amfana da mulkin Tinubu

Yadda sojoji suka aika ’yan ta’adda lahira a Borno da Neja

A rana guda jiragen soji suka yi luguden wuta a kan maboyan mayakan Boko Haram da ’yan bindiga a dazukan jihohin Borno da Neja

DSS Ta Rufe Asibiti Kan Zargin Rashin Ƙwarewa A Jos

An rufe Asibitin AL-Ihsan da ke unguwar Rogo sakamakon rasuwar wata wada ake zargin likita dan koyo ne ya yi mata tiyata

Soja ya kashe ma’aikacin asibiti a Kano

Rundunar Sojin Sama ta kaddamar da bincike kan lamarin

Kotu ta ɗaure tsohon manajan banki shekara 121 kan zambar kuɗi

An samu Nwachukwu Placidus wanda tsohon manaja ne a bankin FCMB da laifin almundahana ta naira miliyan 112,100,000.