Labarai

Labarai

’Yan bindiga sun yi wa dagaci yankan rago a Kaduna

Kansilan Dandamisa, Alhaji Aminu Sani Marke, ya ce an gaza gano gawar dagacin saboda gidan ya ƙone ƙurmus.

Cutar ƙyanda ta laƙume rayuka 42 a Adamawa

Cutar ƙyanda ta ɓarke a unguwanni 8 a Mubi da kuma unguwanni 7 a Gombi.

Ma’aikatan jinya sun koka kan rashin albashin watanni 8 a Kaduna

An ba mu albashin watanni uku amma na sauran watanni takwas sun maƙale.

Kotu ta dakatar da NERC da KEDCO daga ƙarin kuɗin wutar lantarki

An kuma hana NERC da KEDCO daga tsoratarwa ko barazanar katse wa abokan hulɗarsu wutar lantarkin.

Abin da mutanen Tudun Biri ke so bayan an kama sojoji da laifi

Jama’ar kauyen Tudun Biri da jirgin sojojin Najeriya ya yi wa ’yan uwansu luguden wuta a wurin taron Maulidi sun buƙaci a tabbatar da an hukunta