Labarai

Labarai

An kama barawon wayan da ya caka wa budurwa wuka a Yobe

Barawon da ya caka wa wata budurwa wuka ya kwace wayarta a garin Damaturu na Jihar Yobe ya fada komar ’yan sanda.

Kotun Abuja ta ɗage shari’ar jami’an Binance

An tsara ci gaba da zaman shari’ar yau Alhamis sai dai a yanzu an jinkirta.

An kashe ’yan sa-kai 9 a Sakkwato

Ƙaramar Hukumar Isa ta kasance tungar ‘yan ta’adda kuma tana da matuƙar haɗari ga jami’an tsaro.

Harin Tudun Biri: Sojoji Sun Yi Ganganci —Hedikwakar tsaro

An samu wasu sojoji da hannu dumu-dumu a harin kuma za su fusknaci hukunci

Hajji: 15 ga watan Mayu za a fara jigilar maniyyata

Maniyyata kimanin 65,000 ne za su sauke farali daga Najeriya, inda ake sa ran za su yi akalla kwana hudu a Madina domin yin Ziyara, kafin fara aikin H