Labarai

Labarai

Hajji: 15 ga watan Mayu za a fara jigilar maniyyata

Maniyyata kimanin 65,000 ne za su sauke farali daga Najeriya, inda ake sa ran za su yi akalla kwana hudu a Madina domin yin Ziyara, kafin fara aikin H

A biya karamin ma’aikaci N615,000 ko a ga bacin rai —NLC

NLC ta bukaci a yi karin shekaru biyar a kan wa’adin yin ritayar ma’aikata

N4,000 ake biyan ’yan fansho a Borno —NLC ga Zulum

Har yanzu akwai tsoffin ma’aikata da ke karɓar Naira 4,000 duk wata a matsayin fansho, a cewar Shugaban Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC) Reshe

Dan bindigan da ya kai wa ’yan sanda hari ya shiga hannu

Mahara sun kai farmaki kan ’yan sandan da ke sintirin samar da tsaro a garin Benin

Mun ba gwamnati kwana 7 ta soke karin kudin lantarki —NLC

Kungiyar kwadago ta ce yin karin kudin lantarki alhali ba a samun wutar yadda ya kamata tamkar yin fashi ne da tsakar rana