Mun ba gwamnati kwana 7 ta soke karin kudin lantarki —NLC
Kungiyar kwadago ta ce yin karin kudin lantarki alhali ba a samun wutar yadda ya kamata tamkar yin fashi ne da tsakar rana
Labarai
Kungiyar kwadago ta ce yin karin kudin lantarki alhali ba a samun wutar yadda ya kamata tamkar yin fashi ne da tsakar rana
Jami’an tsaro da ’yan banga sun kama mai garkuwa da mutane a Jihar Kogi
Gwamnatin Bauchi da Bankin Duniya sun kashe naira biliyan 23 da miliyan 500 a cikin watan Mayun 2022 domin magance matsalar ƙarancin ruwa.
PDP na ƙara jaddada manufarta ta goyon jagoranci nagari a kowane mataki don ganin an rage wa ma’aikata raɗaɗi.
An yi aikin haɗin gwiwa tsakanin sojojin ruwa da jami’an Amotekun wajen ceto ɗalibin da mahaifinsa.