Labarai

Labarai

Mun ba gwamnati kwana 7 ta soke karin kudin lantarki —NLC

Kungiyar kwadago ta ce yin karin kudin lantarki alhali ba a samun wutar yadda ya kamata tamkar yin fashi ne da tsakar rana

An kama mai garkuwa da mutane a Kogi

Jami’an tsaro da ’yan banga sun kama mai garkuwa da mutane a Jihar Kogi

Muna ƙoƙarin shawo kan ƙarancin ruwan sha a Bauchi — Kwamishinan Ruwa

Gwamnatin Bauchi da Bankin Duniya sun kashe naira biliyan 23 da miliyan 500 a cikin watan Mayun 2022 domin magance matsalar ƙarancin ruwa.

Muna so a titsiye El-Rufai kan korar ma’aikata 27,000 a Kaduna — PDP

PDP na ƙara jaddada manufarta ta goyon jagoranci nagari a kowane mataki don ganin an rage wa ma’aikata raɗaɗi.

An sako ɗalibin Makarantar Sojin Ruwa da aka sace

An yi aikin haɗin gwiwa tsakanin sojojin ruwa da jami’an Amotekun wajen ceto ɗalibin da mahaifinsa.