Labarai

Labarai

Fasinjoji 16 sun ƙone ƙurmus a haɗarin mota a Enugu

Abin takaici ne yadda motar ta kama da wuta da har ba a iya gane fasinjojin 16 da suka ƙone.

Muhammadu Issoufu Ne Ya Kitsa Juyin Mulkin Babana —’Yar Bazoum

’Yar hambararren shugaban Jamhuriyar Nijar, Mohamed Bazoum, ta zargi wanda mahaifinta ya gada, Muhammadu Issoufou da kitsa juyin mulkin da sojoji suka

Mutane 22 sun jikkata a gobarar iskar gas a Legas

Hukumomi sun tabbatar cewa mutane 22 ne suka samu raununa a sakamakon gobarar iskar gas a yankin Ajegunle da ke Jihar Legas.

Dam Ɗin Ɗanbatta Ya Ci Ɗaliban Kwaleji

Rahotanni daga jihar Kano na tabbatar da hallakar wasu ɗalibai biyu na kwalejin koyon aikin gona ta Audu Bako da ke kusa da garin Danbatta. Ɗaliban su

Uba Da Ɗa Sun Hallaka Matar Aure A Edo

Wani uba da ɗansa sun raba wata mata da duniya sanadiyyar wata hatsaniya da ta shiga tsakaninsu a Jihar Edo. Mista Philip Ayo da dansa sun yi ajalin