Labarai

Labarai

Gusau ya zama sabon shugaban sabuwar tashar jirgin saman Zamfara 

Sanarwar ta ce tana fatan shugaban zai samar da ci gaban tattalin arziƙin jihar.

Majalisa ta amince da ɗaurin shekara 2 ga duk wanda aka samu cikin jam’iyya sama da ɗaya

Daga cikin gyaran da aka yi an bayar da zaɓin biyan tara ko kuma haɗa wa mutum duka hukuncin a lokaci guda.

Ɗan majalisar Kano ya fice daga NNPP zuwa APC

Ɗan majalisar ya ce rikicin cikin gida da ya addabi NNPP ne dalilin da ya sa ya yanke shawarar ficewa daga jam’iyyar.

’Yan bindiga sun kashe mutum 11 a Katsina

Harin ya faru ne a daidai lokacin da al’umma da dama ke hutawa bayan buɗa baki a cikin wannan wata na Ramadan.

Matatar Dangote ta rage farashin man fetur

Farashin mai ya faɗi a duniya bayan Trump ya yi hasashen kawo ƙarshen yakin Gabas ta Tsakiya nan ba da jimawa ba.