Kanawa 19 sun mutu a hatsarin motar Dangote a Kogi
Hatsarin tirelar simintin Dangoten da wata bas ya yi sanadin mutuwar fasinjoji 19 da suka taso daga Kano a hanyar Lakwaja zuwa Okene
Labarai
Hatsarin tirelar simintin Dangoten da wata bas ya yi sanadin mutuwar fasinjoji 19 da suka taso daga Kano a hanyar Lakwaja zuwa Okene
Galibi ’yan ta’addan sukan dasa nakiyoyi a kan hanyoyin da suka san jami’an tsaro na bi wajen farautar su.
Akwai matakin zuwa kotu don neman haƙƙi idan akwai wanda yake ganin bai gamsu da yadda aka gudanar da zaɓen ba.
Gidajen mai ‘yan ƙalilan da ke buɗe na sayar da man kan Naira 900 zuwa Naira 1000 duk lita ɗaya.
An umarci ‘yan sandan da aka gama tantancewa da su gaggauta komawa bakin aiki.