Labarai

Labarai

Kanawa 19 sun mutu a hatsarin motar Dangote a Kogi

Hatsarin tirelar simintin Dangoten da wata bas ya yi sanadin mutuwar fasinjoji 19 da suka taso daga Kano a hanyar Lakwaja zuwa Okene

ISWAP ta kashe dakarun sa-kai 8 a Borno

Galibi ’yan ta’addan sukan dasa nakiyoyi a kan hanyoyin da suka san jami’an tsaro na bi wajen farautar su.

Na gamsu da yadda jama’a suka fito zaɓe — Gwamna Inuwa

Akwai matakin zuwa kotu don neman haƙƙi idan akwai wanda yake ganin bai gamsu da yadda aka gudanar da zaɓen ba.

Ƙarancin man fetur ya ƙara ta’azzara a Sakkwato

Gidajen mai ‘yan ƙalilan da ke buɗe na sayar da man kan Naira 900 zuwa Naira 1000 duk lita ɗaya.

Dalilin janye wa hukumar yaƙi da rashawa ta Kano jami’an tsaro — ’Yan sanda

An umarci ‘yan sandan da aka gama tantancewa da su gaggauta komawa bakin aiki.