Labarai

Labarai

Jirgin Air Peace ya yi saukar gaggawa a Legas

Lamarin ya faru ne a ranar Alhamis yayin da jirgin ya taso daga birnin Fatakwal zuwa Legas.

NCAA za ta tantance ingancin jiragen sama a Nijeriya

Za a gudanar da cikakken bincike kan ingancin jiragen saman domin kiyaye fasinjoji.

Gini Ya Fado Kan Mutane 11 a Kano

Wani gini ya fado kan ma’aikata suna tsaka da aikin gini a unguwar Kuntau da ke Karamar Hukumar Gwale a Jihar Kano a safiyar Juma’a. Amini

An harbe kwamandan sojoji har lahira a Kastina

’Yan bindiga sun kashe kwamandan sojoji da ake aikin samar da tsaro a wani harin kwanton bauna a yankin Sabon Garin Dan’Ali da ke Jihar Katsina.

Ku fito ku yi bayani kan shirin Hajjin 2024 —Majalisa ga NAHCON

Majalisar Wakilai ta bukaci Hukumar aikin Hajji ta yi bayani game da shirye-shiryenta na gudanar da aikin Hajjin 2024.