Labarai

Labarai

Jama’a na tserewa daga garinsu saboda janye sojoji a Neja

Daruruwan mutane sun bar kauyukansu bayan sun wayi garin Alhamis da ganin an rufe sansanin sojojin da ke yankin karamar hukumar Shiroro

Zanga-zangar neman tsige Ganduje ta barke a hedikwatar APC

Suna meman shugabancin jam’iyyar ya koma yankin Arewa ta Tsakiya

Wutar Lantarki ta Kashe Uwa da Da da Makwabcinsu A Ogun

Wutar  lantarki ta hallaka wata mata da danta da wani mutum guda a kasuwar Mowe da ke Karamar Hukumar Obafemi-Owode a Jihar Ogun

Fursunoni 118 Sun Tsere Daga Gidan Yarin Suleja

Fursunonin sun yi dauki ba dadi da jama’ar garin da suka yi yunkurin kama su

’Yan Banga Sun Kashe Matasa 6 A Katsina —Fulani

Ana zargin ’yan banga da yi wa wasu matasan Fulani shida kisan gilla a yankin Matazu da ke Jihar Katsina