Labarai

Labarai

APC ce maganin matsalolin Nijeriya — Ganduje

Ganduje ya buƙaci ’yan Nijeriya su mara wa Gwamnatin Shugaba Tinubu baya.

Majalisar Kaduna ta buƙaci bayanan kashe kuɗaɗe a mulkin El-Rufa’i

Uba Sani ya koka kan yadda tsohon gwamna El-Rufai ya bar wa Jihar Kaduna tarin bashi.

Zulum ya nada Dlakwa mukaddashin shugaban Jami’ar Jihar Borno

Gwamnan Borno, Babagana Zulum, ya amince da nadin Farfesa Haruna Dantoro Dlakwa a matsayin shugaban riko na Jami’ar Jihar Borno

An rufe cocina 3 kan damun jama’a da kara

Gwamnatin Jihar Ogun ta rufe wasu cocina uku kan damun jama’ar yankunansu da kara.

An rufe Bankin UBA kan kin biyan haraji a Kaduna

Taurin bashin kudaden haraji ya sa gwamnati rufe rassan bankin UBA a Kaduna