Labarai

Labarai

Gwamna Abba ya sauke Shugaban Ma’aikatan Kano

Bilkisu Shehu Maimota, Babbar Sakatariya a Sashen Gudanarwa da Ayyuka na Ofishin Majalisar Zartarwa, ce za ta riƙe muƙamin na riƙon ƙwarya.

Sojoji sun kashe ‘yan ta’adda 3, sun ƙwato makamai a dajin Sakkwato

Bayanan sirrin sun nuna cewa sama da ‘yan ta’adda 100 sun taru a cikin dajin domin shirya hare-hare da sace mutane a garuruwan da ke kewaye.

Kotun ɗaukaka ƙara ta yi watsi da ƙorafin ɓangaren Turaki a PDP

Kotun ta kuma ci tsagin Turaki tarar naira miliyan biyu kan shigar da ƙarar da ta ce ba ta da tushe.

An kama tsohon kansila da kilo 40 na tabar wiwi a Legas

Ya taɓa yin wa’adin mulki biyu a matsayin kansilan da ya wakilci al’ummar Orimedu a Ƙaramar Hukumar Ibeju-Lekki.

Yadda aka yi asara a gobarar da ta ƙone shaguna sama da 10 a kasuwar Tatari Ali a Azare

Kawo yanzu dai ba a gano musababbin tashin gobarar ba.