Labarai

Labarai

Tinubu Zai Tafi Kasar Netherlands

A yau Talata Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai bar Najeriya domin zuwa kasar Netherlands ziyarar aiki. Kakakin shugaban kasa, Ajuri Ngelale ya sanar cewa

Kotu ta kasa zama kan umarnin hana EFCC kama Yahaya Bello

Kotun da EFCC ta je neman izinin kama tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ta kasa zama domin tattauna kamen da ya gagara a makon jiya

Yadda ’yar shekara 11 ta rasu bayan malami ya yi mata fyade

Kotu ta tsare malamin da ya yi wa malamin ya yi wa ’yar shekara 11 fyade ta mutu a Kano.

Majalisa ta gayyaci minista da NERC kan karin kudin lantarki

Majalisar Dattawa ta gayyaci ministan lantarki, Adebayo Adelabu, da manyan jami’an Hukumar Wutar Lantarki ta Kasa (NERC) su gurfana a gabanta don amsa

An kori sojojin da suka yi sata a Matatar Man Dangote

An kori sojojin nan da aka kama sun saci wayar wutar lantarki a matatar man Dangote daga aiki