Labarai

Labarai

Kaso 70 Na Fursunonin Kano Jiran Shari’a Suke Yi

Hukumar gidajen yari ta Najeriya (NCoS) reshen jihar Kano, ta ce, kashi 70 cikin 100 na fursunonin jihar zaman jiran shari’a  suke yi a gidajen yarin 

Zargin Hari: An Sake Bude Kasuwar Lalaipido

A watannin baya ne aka rufe babbar Kasuwar Zage da ke garin Lalaipido (Leggal) a Karamar Hukumar Shongom a Jihar Gombe kan zargin da Fulani suka yi na

An sace dagaci da matarsa da ’ya’yansu 5 a Kaduna

’Yan bindiga su sace Dagacin Kauyen Bishini da ke Karamar Hukumar Kachia ta Jihar Kaduna, Samuel Danbayi, da matarsa da ’ya’yansa biyar. Aminiya ta ga

Mutum 3 sun mutu yayin ciro waya daga masai a Kano

Mutum na hudu da ya shiga masan ya tsallake rijiya da baya

Ana kashe mutane 28 a sace 24 kullum a Najeriya —Rahoto

Adadin mutanen da ake kashewa ya zarce wadanda aka yi garkuwa da su, cewar wani sabon rahoto kan sha’anin tsaro a Najeriya