Labarai

Labarai

Manyan Kotuna Sun Ci Karo Da Juna Kan Kama Yahaya Bello

Manyan kotuna masu daraja daya sun ba da umarni masu cin karo da juna kan kama tsohon Gwamnan Jihar Kogi Yahaya Bello.

An ceto Dalibar Chibok da ciki da ’ya’ya 3 a Borno

An ce Lydia Simon da ‘ya’yanta uku da kuma tsohon ciki bayan shafe shekaru 10 a hannun mayakan Boko Haram

Bom din ISWAP ya kashe ’yan kasuwa 10, ya jikkata 20 a Borno

Ana zargin ISWAP ta dasa bom din ne ga sojojin da ke sintiri a yankin

Ba mu sami umarnin kotu kan dakatar da Ganduje ba —APC

Uwar jam’iyyar rubuta wa shugaban ’yan sanda takardar korafi kan dambarwar dakatar da Ganduje

Sojoji biyu sun shiga hannu kan zargin sata a Matatar Dangote

Ana ci gaba da bincike don gano da tabbatar da cikakken laifin sojojin da aka kama.