Labarai

Labarai

Matar Shehu Malami ta maka ’ya’yansa kotu kan rabon gado

Hajiya Asma’u, matar tsohon Jakadan Najeriya a Afirka ta Kudu, marigayi Alhaji Shehu Malami, ta maka ’ya’yansa a kotu kan rabon gado.

Majalisar Kaduna ta kafa kwamitin binciken Gwamnatin El-Rufai

Kwamitin zai binciki kudaden tallafi da basukan da Gwamnatin El-Rufai ta karba da kuma wadanda ta kashe kan manyan ayyuka

DSS ta sako wacce ta soki Gwamnatin Kaduna a Facebook

Aisha Galadima ta soki kalaman Gwamna Uba Sani na ƙarshe a kan El-Rufai ta shafinnta na Facebook

Isra’ila Ta Roki Ƙasashe Su Yanke Hulda Da Iran

Isra’ila na zawarcin kasashe su yanke kowace Irin alaka da kasar Iran

Soja ya caka wa dan acaba wuka a ciki

Wani soja ya shiga hannun ’yan sanda bayan da ya caka wa wani dan acaba wuja a wata mashaya a Jihar Legas.