Labarai

Labarai

Shari’ar Hafsat Chuchu: Kotu ta sallami mai wankan gawar Nafiu

Ana zargin Malam Nasidi da bayar da bayanan karya domin kare Hafsat Suraj (Chuchu) daga fuskantar hukunci kan zargin da ake mata na kisan abokin hulda

Ba na son zama uban gidan kowa a siyasar Kaduna — El-Rufai

Alaƙa dai ta fara tsami tsakanin tsagin El-Rufai da Uba Sani a Jihar Kaduna.

Masamar Wutar Lantarkin Najeriya Ta Durkushe A Karo Na 6 A 2024

Kamfanin Samar da Wutar Lantarki ta Najeriya ya tabbatar da dukushewar masamar wutar lantarkin kasar a karo na shida cikin watanni hudu a bana

Daliban Chibok 21 sun dawo gida da ’ya’yan Boko Haram 34 —Rahoto

Damuwar sace daliban Chibok ta yi ajalin 48 daga cikin iyayensu kuma har yanzu akwai ragowar 91 daga cikinsu a hannun mayakan kungiyar

Ya Kashe ’Yan Mata 3 ’Yan Gida 1 A Yawon Sallah A Nasarawa

Yatake su da mota a yayin da suke komawa gida daga yawon sallah da suka je gidan kanin mahaifinsu