Labarai

Labarai

Allah Ya yi wa Yariman masarautar Zazzau rasuwa

Marigayin ya rasu ya bar ‘ya’ya da mata da dama.

Sojoji sun kashe ’yan bindiga 12, sun kwato makamai a Zamfara

Sojojin sun samu nasarar ne bayan kai wasu hare-hare a jihar.

Kamfanonin jiragen sama sun koka kan karancin fasinjoji

Hakan na zuwa ne duk da ragin kudin tikiti da kamfanonin suka yi don samun kasuwa.

Mahara sun farmaki ɗan takarar gwamna, sun sace matarsa a Benuwe

Maharan sun buƙaci Naira miliyan 100 a matsayin kuɗin fansa.

An kashe mayaƙan ISWAP a karon-batta da ’yan Boko Haram a Tafkin Chadi 

Zagazola ya ce kawo yanzu ba a gano haƙiƙanin alƙaluman mayaƙan ISWAP da aka kashe ba.