Wani limami ya jagoranci mabiyansa Sallar Idi duk da rashin ganin wata a Nijeriya
Wannan ba shi ne karon farko da limamin yake bijire wa umarnin Majalisar Ƙoli ta Musulunci a Nijeriya ba.
Labarai
Wannan ba shi ne karon farko da limamin yake bijire wa umarnin Majalisar Ƙoli ta Musulunci a Nijeriya ba.
Ana tsare da waɗannan fursunoni ne saboda rashin iya biyan tarar da kotuna daban-daban suka sanya musu.
An bayyana damuwarsa kan yadda matsalar tsaro ke kara kunno kai daf da lokacin da ake shirin fara noman damina.
Majalisar Ƙolin Musulunci ta Nijeriya ta ayyana Laraba a matsayin ranar bikin sallah.
Hukumar ta bayar da tabbacin samar da tsaro a babban birnin tarayya, Abuja.