Labarai

Labarai

Wani limami ya jagoranci mabiyansa Sallar Idi duk da rashin ganin wata a Nijeriya

Wannan ba shi ne karon farko da limamin yake bijire wa umarnin Majalisar Ƙoli ta Musulunci a Nijeriya ba.

Gwamna Radda ya biya wa fursunoni 222 tara albarkacin bikin sallah

Ana tsare da waɗannan fursunoni ne saboda rashin iya biyan tarar da kotuna daban-daban suka sanya musu.

’Yan Bindiga Sun Kashe Gomman ’Yan Banga A Neja

An bayyana damuwarsa kan yadda matsalar tsaro ke kara kunno kai daf da lokacin da ake shirin fara noman damina.

Gwamnatin Tarayya ta tsawaita ranakun hutun sallah

Majalisar Ƙolin Musulunci ta Nijeriya ta ayyana Laraba a matsayin ranar bikin sallah.

Sallah: An girke jami’an sibil difens 5,000 a Abuja

Hukumar ta bayar da tabbacin samar da tsaro a babban birnin tarayya, Abuja.