Labarai

Labarai

Zazzaɓin Lassa ya hallaka mutane 35 a Taraba

An shawarci jama’a da su riƙa kula da tsaftar muhalli matuƙa tare da hana ɓeraye masu yaɗa cutar shiga gidajensu.

Kwamishina ya yi murabus saboda takarar shugabancin APC a Kano

Doguwa ya miƙa takardar murabus ɗinsa tun a ranar Litinin, 2 ga Maris, 2026.

Mutum 4 sun mutu a turmutsutsun karɓar sadakar azumi a Katsina

An shawarci duk masu niyyar raba sadaka da su sanar da ’yan sanda tun da wuri, domin a tanadi tsaro da kula da tsari.

An yi zanga-zanga a Gombe kan kisan Ayotollah Khomenei

Masu zanga-zangar sun nuna takaicinsu kan kisan da Amurka da Isra’ila suka yi wa jagoran addinin Iran, Ayotollah Ali Khomenei.

’Yan sanda sun haramta tashe a Kano

Rundunar ta ce duk wanda ya karya dokar zai fuskanci hukunci mai tsanani.