Labarai

Labarai

Mutum 4 sun mutu yayin tarwatsa ‘yan shi’a a Kaduna

’Yan shi’ar sun fito tattaki ne domin nuna goyon baya kan Falasɗinawan da Isra’ila ke yi wa kisan kiyashi.

‘Yan bindiga sun kashe mutum 19 a Kogi

An lalata dukiya musamman gidaje, motoci, da amfanin gona a yayin harin.

Kotu ta tabbatar wa Bobrisky laifin wulaƙanta naira

EFCC ta gayyaci Bobrisky bayan ɓullar wani bidiyo yana yin liƙi da sabbin banduran takardun naira.

Za mu zakulo wadanda suka kashe jami’anmu a Delta — ’Yan sanda

Baya ga cewa [kisa] zunubi ne da rashin mutuntawa, haka kuma dukkan addinai sun haramta yin hakan.

An kama masu garkuwa da mutane yayin karbar kudin fansa a Maiduguri

Mun ajiye shi a dakina, kuma muka bukaci mahaifiyarsa da ta biya mu Naira miliyan uku.