Labarai

Labarai

Hajji: Gwamnatin Jigawa ta bai wa kowane maniyyaci kyautar miliyan ɗaya

Gwamnatin ta bayar da tallafin ne domin rage wa maniyyatan jihar radadin karin kudin kujerar aikin hajjin bana.

Mutum 8 sun shiga hannu kan kisan lakcara a UNIMAID

Rundunar ta ce tana ci gaba da bincike kan kisan malamin.

Sojoji sun hallaka ’yan bindiga 11 a Katsina da Zamfara

Dakarun sun kai samame daban-daban tare da hallaka maharan.

Limamin Juma’a Ya Yi Murabus Kan Kyautar Kuɗi

Ya zargi na’ibinsa da yi masa fince kan kuɗi Naira dubu ɗari biyar da gwamnan jihar ya bai wa kowane limami.

An Sace Ɗalibai 3 A Jami’ar Kalaba

Ɗaya daga cikin ɗaliban da aka sace yana karatu a sashen nazarin likitanci.