Labarai

Labarai

Fursunoni 100 na neman afuwa a Kano

Gwamnati za ta duba lamarin fursunonin da suka nuna kyawawan ɗabi’u a tsawon lokacin da suka shafe a ɗaure.

Amarya ta antaya wa angonta ruwan zafi a Neja

Angon da ke jinya a asibiti, ya ce da farko amaryar ransa ta nema bayan ta yi yunkurin daba masa wuka.

An miƙa wa sojoji Sarkin da ake nema ruwa a jallo kan kisan dakaru a Delta

Sarkin ya miƙa kansa ga ‘yan sanda bayan sojoji sun bayyana nemansa ruwa a jallo.

Ana zargin matashi da garkuwa da kashe wani yaro a Bauchi

Bayan kashe yaron, matashin ya tona rami tare da birne shi a ciki.

Hajji: Gwamnonin Kogi, Kebbi da Kano sun tallafa wa maniyyata

Gwamnonin sun tallafa wa maniyyatan ne sakamakon tashi da kuɗin kujerar aikin hajjin bana ta yi.