Labarai

Labarai

Kisan Sojoji: Basaraken da ake nema ya miƙa kansa ga ’yan sanda

Rundunar sojin Najeriya ta ayyana sunayen mutum takwas da ta ke nema ruwa a jallo kan kisan dakarunta.

Buhari ya taya Tinubu murnar cika shekara 72

Buhari ya aike wa Tinubu sakon taya murnar cika shekara 72 a duniya.

Gwamnan Kaduna ya ɗauki nauyin karatun ɗaliban Kuriga

Gwamnan ya ce gidauniyarsa za ta ɗauki nauyin karatun daliban domin samun ingantaccen ilimi.

’Yan sanda sun kama riƙaƙƙun ’yan daba 22 a Kano

Fadan daba dai na ci gaba da yin ƙamari a unguwar Dorayi.

An Kashe Wani Matashi A Hanyar Tafiya Buɗa Baki A Bauchi

Matasan sun samu rashin jituwa ne tsakaninsu, sakamakon haka ɗaya ya zaro wuƙa mai kaifi ya lallaba ta baya daba wa ɗayan.