Labarai

Labarai

’Yan sanda sun daƙile harin ɓarayin shanu a Zamfara

Rundunar ta yi nasarar fatattakar ɓarayin tare da ƙwato shanun da suka yi yunƙurin sacewa.

Yara 48 aka sace tare da kai su Kudu — Gwamnan Gombe 

Gwamnan ya bayyana damuwarsa kan halin da yaran suke ciki bayan sace su.

An kama mai POS kan damfarar wata mata Naira dubu 375 a Kuros Riba

Tun farko matar ta zo wurinsa ne domin cire Naira 1,400, amma ya canja adadin kuɗin zuwa Naira 77,000.

Matar kwamandan Boko Haram ta miƙa wuya ga sojoji a Borno

Mijinta, wanda kwamandan ‘yan ta’adda ne a yankin Mairam Buri, ya mutu a wani artabu da sojoji kwanan nan.

ADC ta yi watsi da sabon jadawalin Zaɓen 2027 da INEC ta fitar

ADC ta ce sabon jadawalin na iya bai wa jam’iyya mai mulki dama sama da kowa.