Labarai

Labarai

An bukaci Tinubu ya bayar da umarnin kuɓutar da ɗan jaridar da aka sace a Legas

‘Yan jarida da masu kare haƙƙin bil’adama a duniya sun shiga fargaba kan sace dan jaridar da aka yi.

’Yan bindiga sun kashe limami a Zamfara

‘Yan bindigar sun yi wa ƙauyen ƙawanya ne jim kaɗan bayan da jama’a suke shiga sallar isha’i.

KAROTA ta kama motoci 4 makare da barasa a Kano

An haramta shan barasa a kowanne lokaci, musamman yanzu da ake cikin wata mai alfarma na Ramadana.

Dole mu ayyana masu garkuwa da mutane a matsayin ’yan ta’adda — Tinubu

Tinubu ya ce waɗanda suke sace yara matsorata ne da ba za su iya gaba da gaba da sojojin Najeriya ba.

Gobara ta ƙone motoci 8 a Kano

Tartsatsin wutar lantarki daga masu aikin kafinta ne musabbabin tashin gobarar.