Labarai

Labarai

Dalilin da ya hana ’yan Najeriya samun bizar Umarah — Hukumar Alhazai

Muna ƙoƙarin ganin an shawo kan wannan matsala ta rashin bizar Umarah da ’yan Najeriya ke nema.

Gwamna Inuwa ya kaddamar da rabon abinci karo na 17 a Gombe

Tallafin abincin na wannan karo ya ƙunshi taliya, shinkafa da kuma masara.

An Sace Limami A Jihar Kogi

An sace limamin ne da misalin karfe 10 na daren ranar Litinin bayan ya dawo daga Masallaci.

Maniyyata sun bukaci a dawo musu da kudadensu saboda karin kuɗin kujera

An buƙaci maniyyatan bana da su yi gaggawar biyan N1,918,032.91 ƙari a kan kuɗin kujerar Hajjin bana.

‘Za mu soma Itikafi tunda bizar Umrah ta gagara samu’

Daruruwan musulmi za su yi ibadar Itikafi a masallacin na unguwar sabuwar Madina a bana.