Labarai

Labarai

‘Za mu soma Itikafi tunda bizar Umrah ta gagara samu’

Daruruwan musulmi za su yi ibadar Itikafi a masallacin na unguwar sabuwar Madina a bana.

Cibiyar Sarki Salman ta yi rabon tallafin abinci a Kano

Muna fata nan gaba ma za su sake kawo mana kwatankwacin irin wannan tallafi.

Za a saki mutum 200 da aka wanke daga zargin alaƙa da Boko Haram a Borno

Mutanen da za a saki ba su da wata mummunar aƙida mai barazana da kasancewarsu a cikin al’umma.

’Yan sanda sun kama sojan gona a Kaduna

Sojan gonan ya shiga hannu ne bayan da wani mutum ya shigar da kara a ofishin ‘yan sanda.

Mazauna karkara na neman daukin ruwan sha a Gombe

Mazauna yankunan sun koka game da tsananin zafi da matsalar karancin ruwan sha.