Labarai

Labarai

Adadin waɗanda suka rasu wajen rabon zakka ya karu a Bauchi

Rundunar ta tabbatar da karin rasuwar wasu mata uku.

Jami’in Binance ya tsere daga hannun mahukuntan Nijeriya

Ofishin mai bai wa Shugaban Ƙasa shawara kan tsaro ya ce yana aiki da kasashen waje domin sake cafke Mista Anjarwalla.

Harkar Noma Ce Kaɗai Za Ta Samar Da Zaman Lafiya A Najeriya — Peter Obi

A duniya Najeriya ce kasar da ta fi yawan gonakin da ba a nomawa, kuma abin mamaki da yawansu a Arewacin Najeriya su ke.

Gwamnatin Najeriya ta ɗauki matakin shari’a kan Binance

Ɗaya daga cikin waɗanda ake zargin, Nadeem Anjarwalla ya tsere daga hannun mahukunta a Abuja.

An Ƙwaci Buhunan Shinkafa 29 A Hannun Kwastam A Kebbi

Sun ƙwaci bindiga kirar AK47 guda ɗaya, da buhunan shinkafa 29 daga cikin buhuna 41 da hukumar ta kwace.