Labarai

Labarai

Ramadan: N1.5bn muka fitar domin ciyarwa a Kano — Abba

Gwamnan ya musanta rade-radin da ake na cewar gwamnatinsa ta ware biliyan shida domin ciyar da mutane a jihar.

An kashe mutum 9, an kone gidaje a wani sabon rikici a Filato

Rikicin ya barke ne tsakanin kabilun biyu a kan gonaki.

Gwamnan Kano ya yi ƙarin haske kan kuɗin da zai kashe a rabon abincin azumi

Adadin kudin da za a kashe a wannan aikin na ciyarwa shi ne naira biliyan ɗaya da miliyan ɗari da casa’in da bakwai da dubu ɗari bakwai.

Mutum 3 sun shiga hannu kan yunkurin sace wani a Bauchi

Mutanen sun ci gaba da yi wa mutumin barazana idan bai saka musu kudin da suka nema ba.

’Yar aji uku ta rasu a gobarar ɗakin kwanan ɗalibai a Jami’ar Gashua

An rufe jami’ar nan take domin kaucewa abin da zai ƙara tayar da hankali musamman a tsakanin ɗalibai.