An kashe sabon ango a harin da aka kai kasuwa a Neja
Harin na zuwa ne yayin da a bayan nan rundunar ’yan sandan jihar ta hana ’yan banga ayyukan inganta tsaro da suke yi a yankin.
Labarai
Harin na zuwa ne yayin da a bayan nan rundunar ’yan sandan jihar ta hana ’yan banga ayyukan inganta tsaro da suke yi a yankin.
Ɗalibai mata biyu sun riga mu gidan gaskiya a wajen karɓar rabon tallafin abinci a Jami’ar Jihar Nasarawa.
Akwai ’yan kwangilar da ko cebur ba su mallaka ba amma an danka musu kwangila ta miliyoyin nairori.
Lamarin ya faru ne a tsakanin ƙauyukan Burdugau da ‘Yargoje da ke kan hanyar Ƙanƙara.
Mata na fita neman ruwa tun ƙarfe huɗu na Asuba domin samo ruwan amfanin gida.