Labarai

Labarai

Kotu Ta Daure Barawon Alqur’ani Watanni 15 A Abuja

Alƙalin kotun ya bai wa Terkaa zaɓin biyan tara ta Naira Dubu Arba’in.

Majalisa Na Neman Ministan Lafiya Kan Badaƙalar Dala Miliyan 300

Tun shekarar 2021 aka tanadi kuɗin domin yaƙi da cutar maleriya ta zazzabin cizon sauro.

Za mu raba wa jami’an tsaro tallafin abinci — Gwamnan Kano

Abba ya kuma yaba wa Shugaba Bola Tinubu, bisa amincewa da rabon kayan abincin.

Majalisa ta ba da wa’adin nemo ɓata-garin da suka kashe sojoji a Delta

Majalisar ta ce abin akwai ta da hankali kwarai sosai yadda ɓata-garin suka hallaka sojojin.

Magidancin da ke tafiyar kilomita 9 domin karɓo sadakar abincin buɗa baki

Sau da yawa idan na kai abincin sadakar gida, ba na samun ko loma daya saboda yawan iyalana.