Labarai

Labarai

Har Yanzu Ba mu Ga ‘Ya’yanmu Ba — Iyayen ‘Yan Matan Jami’ar Gusau

Kakakin rundunar ’yan sandan Zamfara, Yazid Abubakar ya ce, ba su samu labarin sakin yaran ba. 

Ban taba karbar albashi ba tun da na hau mulki — Soludo

Da gangan na fito da wasu tsare-tsare don rage kashe kuɗi daga asusun gwamnatin jihar.

Yanke Alaƙar Soji: Muna tattaunawa da Nijar — Amurka

Nijar ta kawo karshen alaƙar da suka ƙulla tun 2013.

Kwastam ta sake bude iyakar Kamba a Kebbi

Hukumar ta jaddada haramcin fita da kayan abinci zuwa kasashen ketare.

Mawaƙin Hip Hop Lil Jon ya karɓi musulunci a Amurka

Lil Jon ya zama shahararren Ba’amurke na biyu da ya karɓi Musulunci a makon farko na Ramadan.