Labarai

Labarai

Gwamnatin Yobe ta ware fiye da N100m domin ciyarwar Azumi

Musulmi marasa galihu kimanin 16,800 ne ke cin moriyar shirin na rabon abincin duk rana.

Sojoji sun kuɓutar da jarirai 2 da mata 5 da aka yi garkuwa da su a Zamfara

Mutanen da aka sace a kauyen a Jihar Neja an ceto su ne a Jihar Zamfara.

Yadda aka yi wa Bakano ruwan N250m saboda mayar da kuɗin tsintuwa

Na yi matukar murna saboda ban tsammaci mayar da kudin zai jawo min irin wannan daukaka ba.

Cizon Kare Ya Tashi Hankalin Mazauna Nasarawa

An yi kiran masu karnuka da su dauki matakin ɗauresu a lokacin da jama’a ke zirga-zirga.

Matatar Man Fatakwal Za Ta Fara Aiki Nan Da Makonni Biyu — Mele Kyari 

Mun yi alkawarin kammala matatar Kaduna a watan Disamba.