Labarai

Labarai

Na gargaɗi Ningi kan zargin cushen N3.7trn a Kasafin Kuɗin bana — Ndume

Ndume ya ce su Sanatocin Arewa za su tsaya wa Arewa, babu yadda za a yi a cuci Arewa suna kallo.

Kotu ta raba auren shekara 14 saboda rashin kulawa

Mijin ya ce ya guji iyalan nasa ne sakamon matsin tattalin arziki da ake fama da shi a yanzu.

’Yan Najeriya sun fi wata 6 suna azumi kafin Ramadan — Alaramma Mujahid

Malamim ya ce ƙagin talauci da aka shiga ya sanya wasu daukar dabi’ar yin azumi kullum.

An Fasa Bututun Mai Sau 9,000 A Shekara 1 —NNPCL

A cewarsa, daga 2022 zuwa yau, kamfanin ya lalata haramtattun matatun mai guda 6,465.

Muna aiki ba dare ba rana domin ceto ɗaliban Kuriga — Gwamnatin Kaduna

Yau mako ɗaya ke nan da ’yan bindiga suka sace ɗalibai 287 a ƙauyen Kuriga da Jihar Kaduna.