Labarai

Labarai

Gwamnatin Sakkwato za ta kashe N6.7bn wajen ciyarwar Azumi

Kowanne mutum zai samu buhun shinkafa, da na gero da kuma N5,000.

’Yan bindigar da suka sace almajirai a a Sakkwato sun buƙaci fansar N20m

’Yan bindigar da suka sace ɗaliban sun kira malaminsu ta wayar salula.

An rage wa ma’aikata lokutan aiki a Jigawa

A ranar Juma’a kuma, ma’aikata za su fara aiki da ƙarfe 9 na safe sannan su tashi da ƙarfe 1 na rana.

Jami’o’in Najeriya za su shiga yajin aikin gargadi

Da zarar mambobinmu na SSANU da NASU sun daina aiki, babu wata jami’a da za ta iya aiki.

Ban mayar da hankali kan ɗora wa gwamnatin da ta shuɗe laifi ba —Tinubu

Ba halina ba ne ɗora wa gwamnatocin da suka shuɗe laifi.