Madubi

Madubi

Zaben gobe: Jihar Kaduna na bukatar addu’a

A gobe Asabar ce insha Allahu za a gudanar da zaben gwamnoni da wakilan majalisun jihohi 29 daga cikin 36 da ake da su a kasar nan, wanda zai kawo zag

Jam’iyyu da yawa matsala ne

A halin yanzu dai an kammala zaben Shugaban Kasa da na ’yan Majalisar Dokoki ta Kasa da aka gudanar ranar Asabar da ta wuce kuma har an bayyana sakama

Bana a saki sak a kama cancanta

A halin yanzu dai saura kwana takwas a gudanar da zaben Shugaban Kasa wanda ya sanya jam’iyyun siyasa kara himmatuwa wajen yakin neman zabe domin samu

Ciyar da daliban firamare da ake yi daukar alhaki ne

Tsarin ciyar da daliban firamare a jihohi 26 na kasar nan da Gwamnatin Tarayya ke yi yana ci gaba da gudana, sai dai kuma tsarin yana tattare da matsa

Ya kamata Onnoghen ya nuna babban misali

A ranar Litinin din wannan makon ne Kotun Tabbatar da Da’ar Ma’aikatan Gwamnati (CCT) ta fara sauraron karar da aka kai gabanta ana tuhumar Babban Joj