Gwamnatin Kaduna Ta Kasa Miƙa Ɗaliban Kuriga Da Aka Ceto Ga Iyayensu
An shafe wunin jiya Lahadi ana zaman jiran isowar ɗaliban Kuriga da gwamnati tace an ceto.
Manyan Labarai
An shafe wunin jiya Lahadi ana zaman jiran isowar ɗaliban Kuriga da gwamnati tace an ceto.
Mai magana da yawun NAHCON, Fatima Sanda Usara ce ta sanar da hakan a Yammacin wannan Lahadin.
Ɗalibai 150 sun maƙale a hannun masu garkuwa da mutane.
Ina miƙa ga godiya ga Shugaba Tinubu da ya tabbatar an sako ɗaliban cikin ƙoshin lafiya.
Dakarun sun tafka kazamin artabu tare da hallaka ‘yan ta’adda biyar.