Manyan Labarai

Manyan Labarai

Tinubu Ya Roƙi ’Yan Majalisa Su Tsagaita Gayyatar Shugabannin Ma’aikatu

Idan ana raba musu hankali ko damun su, ba za su samu damar aiwatar da ayyukansu yadda ya kamata ba.

NAJERIYA A YAU: Illar Shiga Jerin Sunayen Masu Ɗaukar Nauyin Ta’addanci

Gwamnati ta bayyana Tukur Mamu da wasu mutum 14 cikin jerin sunayen.

An mayar da Gaza maƙabarta mafi girma a duniya — EU

Adadin waɗanda suka mutu a Gaza ya kai 31,923.

’Yan sanda sun nemi Murja Kunya ta biya su diyyar Naira dubu 500

Mai Shari’a Nasiru Saminu ya ɗage sauraron shari’ar zuwa ranar 25 ga Maris domin yanke hukunci.

An ayyana Tukur Mamu da wasu 14 a matsayin masu ɗaukar nauyin ta’addanci a Nijeriya 

Tun a watan Satumba na 2022 Hukumar Tsaro Ta Farin Kaya DSS ta kama Tukur Mamu kan zargin alaƙa da ta’addanci.