Manyan Labarai

Manyan Labarai

Majalisa Za Ta Gayyaci Emefiele Kan Bashin N30trn Da Gwamnatin Buhari Ta Karɓa

Majalisar za ta buƙaci Emefiele ya yi mata bayani a kan bashin Naira tiriliyan 30 da CBN ya bai wa Gwamnatin Buhari.

Kotu Ta Daure Barawon Alqur’ani Watanni 15 A Abuja

Alƙalin kotun ya bai wa Terkaa zaɓin biyan tara ta Naira Dubu Arba’in.

Akpabio Na Shan Caccaka Kan Batun Kisan Sojoji A Delta

Akpabio ya ce yana tsammanin baƙi ne daga ƙetare suka kawo harin da ya hallaka dakarun sojoji a Jihar Delta.

DAGA LARABA: Abin Da Ake Yi A Goman Tsakiyar Ramadan A Addini Da Al’ada

A al’adance a wannan goma ta tsakiya akwai wasu al’adu da ibada da ake yi.

Ina tsammanin baƙin haure ne suka kashe sojoji a Delta — Akpabio

Mutanen Delta, mutanen kirki ne, ba na tunanin za su iya aikata irin wannan mummunan aiki.