Manyan Labarai

Manyan Labarai

An yi gobara a sansanin gudun hijira a Borno

Sansanin ’yan gudun hijira na Garkin Block na kan hanyar Madinatu da ke cikin Birnin Maiduguri.

Za A Yi wa Daraktocin CBN 8 Ritaya, Ma’aikata 100 Za su Koma Legas

Ana zargin korar ‘yan Arewacin Najeriya daga CBN.

NAJERIYA A YAU: Me Ya Sa Mutane Suka Daina Shafa Turarukan Kamshin Jiki?

Tsadar rayuwa mutane na neman fara kauda kai daga tsaftar jiki.

’Yan bindiga sun sace mutum 87 a wani sabon hari a Kaduna

Har kawo yanzu babu amo ballantana labarin wadanda ’yan bindigar suka sace.

Har Yanzu Ba mu Ga ‘Ya’yanmu Ba — Iyayen ‘Yan Matan Jami’ar Gusau

Kakakin rundunar ’yan sandan Zamfara, Yazid Abubakar ya ce, ba su samu labarin sakin yaran ba.