Manyan Labarai

Manyan Labarai

Yadda Za Ku Samu Sadarwa Da Intanet A Lokacin Da Aka Samu Tangarɗa

Katsewar sadarwa a ‘yan kwanakin nan ya taɓa kasuwanci da harkokin yau da kullum.

Wadanda suka kashe dakarunmu za su ɗanɗana kuɗarsu — Tinubu

Wasu matasa a Jihar Delta sun yi wa dakarun sojin Nijeriya 16 kisan gilla.

Makon da ’yan ta’adda suka rikita lissafin hukumomin tsaron Nijeriya

’Yan ta’adda sun sace ɗalibai da almajirai da mata sama da 500 a cikin mako ɗaya.

Gwamnatin Nijar ta yanke hulɗar soji da Amurka

Nijar ta umurci dakarun Amurka 1,100 da su fice daga kasar ba tare da bata lokaci ba.

An shiga farautar ɓata-garin da suka kashe sojoji 16 a Delta

Bata-garin sun kai wa dakarun hari yayin da suke kokarin sasanta rikicin kabilanci a yankin.