Manyan Labarai

Manyan Labarai

Tinubu ya buɗe iyakokin Najeriya da Nijar

Tinubu ya bayar da umarnin cire duk wasu takunkumai da aka kakaba wa Nijar.

Ɓangaren Lafiya Na Cikin Mummunan Yanayi A Gwamnatin Tinubu — Likitoci

Gwamnatin Tinubu ta haifar da cikas ga al’amuran kiwon lafiyar al’umma a ƙasar nan.

Birtaniya Ta Haramta wa Baƙin Likitoci Zuwa Da Iyalansu

Sabuwar matsayar ita ce, duk wanda aka ba shi gurbin aiki a Birtaniya to iya shi aka baiwa.

An Kama Dan Sandan Da Ya Harbe Mai Talla A Kasuwar Abuja

Ana zargin cewa matashin da ake tuhuma a wata kotun tafi-da-gidanka ya yi yunƙuri tserewa daga hannun ’yan sanda.

Abin Da Addini Ya ce Game Da Azumin Ƙananan Yara

Hanyoyin da za ku bi wajen koya wa kananan yara azumi cikin sauƙi.