Manyan Labarai

Manyan Labarai

Mahaifi ya rasa ’ya’yansa 4 a harin Maiduguri

Usman Lawan ya bayyana yadda maƙwabcinsa, Ba Musa, wanda ke zaune a Gwange Sabon Layi, ya rasa ‘ya’yansa huɗu a lamarin.

An ɗaure dillalin miyagun ƙwayoyi shekara 15 a Kano

Kakakin Hukumar yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa (NDLEA), reshen jihar Kano, Sadiq Muhammad Maigatari, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da y

Salla: Farashin kayan miya ya faɗi, na kayan abinci ya yi tashin gwauron zabi a Taraba

A gefe guda kuma kayan masarufi ne suka yi tashin gwauron zabi a jihar.

Ba a ga jinjirin watan Shawwal a Najeriya ba — Sarkin Musulmi

Hakan na nufin za a yi azumi 30 a bana.

Mazauna Borno da Yobe sun san waɗanda suka kai hare-haren Maiduguri — CDS

Babban Hafsan ya ce dole ne al’ummar yankin sai sun bayar da haɗin kai za a iya shawo kan matsalar tsaro.