Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan bindiga sun yi garkuwa da ɗalibai 287 a Kaduna

Yaran da lamarin ya rusta da su shekarunsu sun kama ne daga takwas zuwa 15.

Ranar Mata Ta Duniya: ‘Haƙiƙanin Abin Da Mata Suke Buƙata’

Ranar 8 ga watan Maris Majalisar Dinkin Duniya ta ware a matsayin ranar mata ta duniya.

Tinubu ya naɗa ɗan Ganduje darakta a Hukumar Lantarki ta REA

Ana zargin daraktocin da aka dakatar da karkatar da dukiyar hukumar ta fiye da naira biliyan 1.2

Yadda Wigwe ya taimaki iyalina lokacin da Ganduje ya sauke ni daga gadon sarauta — Sanusi

Na yi tunanin zan riga Wigwe rasuwa don haka na bar masa wasiyyar kulawa da karatun ’ya’yana.

’Yan bindiga sun sace dalibai 100 da firinsifal a Kaduna

Mahara sun harbi wani dalibi sannan suka sace wasu kimanin 100 da firinsifal dinsu a wata makarantar gwamnati a Jihar Kaduna.