Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan Sa Kai Sun Yi Wa Limami Yankan Rago A Zamfara

Sau dauki limamin a kan babur inda suka kai shi wajen gari suka kashe shi

An tsare mutane 300 a gidajen yarin Kano ba bisa ka’ida ba —’Yan Sanda

Wasunsu sun shafe shekaru a tsare, amma babu shaidar an taba kai su kotu

NAJERIYA A YAU: Yadda Rashin Wutar Lantarki Ke Durkusar Da Sana’o’i

Masana na ganin da za a samu ingattaciyar wutar lantarki a Najeriya, to da cigaban da za a samu ya wuce misali

Gwamnatin Buhari ce ta janyo hauhawar farashi a Nijeriya — Ministan Kuɗi

Gwamnatin Buhari ta yi amfani da wani tsari na ‘Ways and Means’ da ya riƙa samar mata da kuɗaɗen toshe gibin kasafin kuɗinta.

An kashe mutane 7 ‘yan gida ɗaya da wasu 38 a Binuwai

Cikin waɗanda suka mutun akwai akalla manoma 12 da ba su ji ba ba su gani ba.