Boko Haram ta kona gidajen da aka gina wa ’yan gudun hijira a Borno
Mayakan Boko Haram sun cinna wa sabbin gidajen da aka gina domin sake tsuganar da yan gudun hijira a Karamar Hukumar Dikwa da ke Jihar Borno.
Manyan Labarai
Mayakan Boko Haram sun cinna wa sabbin gidajen da aka gina domin sake tsuganar da yan gudun hijira a Karamar Hukumar Dikwa da ke Jihar Borno.
Zamafa na daga cikin jihohin Arewa maso yammacin Najeriya da ke fama da bala’in ‘yan bindiga
Maikusa ne mataimakin fitaccen dan ta’addan Modi Modi, wanda ake nema ruwa a jallo
‘Operation Kau Da Badala’ zai ci gaba gadan-gadan, babu kama hannun yaro
Gwamnatin Kebbi ta yi shiri na musamman domin raba man fetur kyauta ga manoman rani da nufin saukaka wahalar noma a jihar.