Manyan Labarai

Manyan Labarai

‘Amfani Da Tsoffin Takardun Naira Zai Iya Jefa Mutum A Matsala’

Mutane da dama sun shaida cewa takardar Nairar Najeriya na saurin lalacewa.

Mayaƙan Boko Haram sun sace mata 319 a Borno

Mun sha gargadin su a kan shiga daji ɗebo itacen girki a wuraren da mu tabbatar da amincin su ba.

Majalisar Ƙoli ta Shari’a ta caccaki Gwamnatin Tarayya 

Ana almubazzaranci da kuɗaɗen talakawa da sunan magance matsalar tsaro da gyara wutar lantarki.

Kotu ta haramta binciken Ganduje kan bidiyon dala

Kotun ta ce laifin da ake zargi Ganduje ya aikata na tarayya ne saboda haka hukumar jiha ba ta da hurumin bincike a kai.

Dalilin da mummunan yanayi ke daɗa tunkaro Najeriya — Majalisar Wakilai

An yi hasashen adadin mutanen da ke fama da karancin abinci zai kai miliyan 26.5 a bana.