Gwamnatin Kano ta fara shirye-shiryen bikon Sheikh Daurawa
Sheikh Daurawa ya ajiye mukaminsa a ranar Juma’a, biyo bayan kalaman gwamnan jihar.
Manyan Labarai
Sheikh Daurawa ya ajiye mukaminsa a ranar Juma’a, biyo bayan kalaman gwamnan jihar.
Sun isa rumbun abincin da misalin sassafe suna kinkimo buhunan abinci
’Yan sanda sun yi alkawarin tukwicin N50m ga duk wanda ya ba ta bayani har aka kamo wasu kasurguman ’yan bindiga 2 a Jihar Katsina
Kurakuran Gwamna Abba da kuma dacewar abin da Sheikh Daurawaya yi kan lamarin Hukumar Hisbah
Mahara sun kai farmaki wasu ƙauyuka uku na Jihar Benuwe.