Manyan Labarai

Manyan Labarai

Alaƙar Da Ta Rage Tsakanin ECOWAS Da Kuma Nijar, Mali Da Burkina Faso

Shin alaƙar kasashen uku da ke karkashin mulkin soji da ECOWAS za ta koma kamar yadda take a baya?

Mahukunta na neman jefa rayuwar Murja cikin hatsari —Lauya

Lauyan ya koka kan yadda ake neman jefa rayuwar Murja cikin hatsari.

Kotu ta bayar da umarnin kamo Ado Gwanja

Kotu ta haramta wa Ado Gwanja yin waka har zuwa lokacin da za a kammala bincike a kansa.

Zanga-zangar tsadar rayuwa ta barke a Legas

Zanga-zangar tsadar rayuwar ta barke ne kasa da awa 24 da Kungiyar Kwadago ta Najeriya za ta fara nata a fadin kasar.

An kashe mai juna biyu a turereniyar sayen shinkafar kwastam

An kashe mace mai juna biyu da wasu mutane shida, wasu da dama sun jikkata a wurin sayen shinkafar da hukumar Kwastam ta yi wa jama’a gwanjon ta